fidelitybank

Rasha ta zama ƴar ta’adda – Zelensky

Date:

Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelensky, ya bayyana kisan da aka yi wa fursunonin yaƙi 50 a wajen da ake tsare da su a bangaren da Rasha ta mamaye a yankin Donesk a jiya Juma’a a matsayin laifin yaki.

A cikin jawabin da ya saba yi ga kasar a kullum,Mr Zelensky, ya kuma yi kira da a ayyana Rasha a matsayin mai goyon bayan ta’addanci.

Ita ma ana ta ɓangaren, Rasha ta zargi Ukraine din da kashe fursunoni a wani harin roka da ta kai.

Ukraine dai ta bukaci Majalisar Dinkin Duniya da kuma kungiyar agaji ta Red Cross a kan su gudanar da bincike a game da kisan.

Shugaban tsare-tsare a kungiyar tarayyyar Turai Joseph Borrell, ya ce, kungiyarsu na goyon bayan duk wani bincike da za a yi a game da batun take hakkin dan adam da aka aikata a yayin abin da ya kira hare-haren da Rasha ke kai wa Ukraine.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...
X whatsapp