fidelitybank

Rasha ta zama ƴar ta’adda – Zelensky

Date:

Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelensky, ya bayyana kisan da aka yi wa fursunonin yaƙi 50 a wajen da ake tsare da su a bangaren da Rasha ta mamaye a yankin Donesk a jiya Juma’a a matsayin laifin yaki.

A cikin jawabin da ya saba yi ga kasar a kullum,Mr Zelensky, ya kuma yi kira da a ayyana Rasha a matsayin mai goyon bayan ta’addanci.

Ita ma ana ta ɓangaren, Rasha ta zargi Ukraine din da kashe fursunoni a wani harin roka da ta kai.

Ukraine dai ta bukaci Majalisar Dinkin Duniya da kuma kungiyar agaji ta Red Cross a kan su gudanar da bincike a game da kisan.

Shugaban tsare-tsare a kungiyar tarayyyar Turai Joseph Borrell, ya ce, kungiyarsu na goyon bayan duk wani bincike da za a yi a game da batun take hakkin dan adam da aka aikata a yayin abin da ya kira hare-haren da Rasha ke kai wa Ukraine.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp