fidelitybank

Rasha ta yi gwajin harba makamai masu linzami 10

Date:

Kasar Rasha ta yi gwajin harba wasu sabbin makamai masu linzami guda 10 na Tsirkon (Zircon) daga wani jirgin ruwa da kuma wasu guda biyu daga wani jirgin karkashin ruwa.

Kamfanin dillancin labarai na Interfax a ranar Juma’a da ke ambato wasu jiragen ruwa na Arewacin kasar.

Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya yaba da wannan makamin a matsayin wani sabon salo na tsarin makaman da ba a taba ganin irinsa ba.

Putin ya kira gwajin makami mai linzami, da a ka gudanar a makon jiya cewa,”Babban al’amari ne a rayuwar kasar”, ya kara da cewa wannan wani muhimmin mataki ne na kara karfin tsaron kasar Rasha.

Wasu masanan kasashen Yammacin duniya, sun yi wa takwarorinsu kan yadda sabbin makaman kasar Rasha su ka ci gaba, yayin da su ka fahimci cewa, hadakar gudu da karfin tuwo da kuma tsayin daka na makami mai linzami ya sa suke da wuyar ganowa da kutse.

Putin ya ba da sanarwar jerin sabbin makamai masu linzami a cikin shekarae 2018 a cikin daya daga cikin jawaban da ya yi a cikin shekaru da yawa, ya na mai cewa za su iya kaiwa kusan ko wane matsayi a duniya tare da kaucewa garkuwar makami mai linzami da Amurka ta kera.

 

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...
X whatsapp