fidelitybank

Rasha ta tsallakar da ƴan Ukraine sama da miliyan ɗaya ƙasar ta

Date:

Ministan harkokin wajen Rasha, Sergei Lavrov, ya ce, sama da mutane miliyan daya aka kwashe daga Ukraine zuwa Rasha tun daga ranar 24 ga watan Fabarairu, lokacin da aka kaddamar da yaki.

Ukraine ta sha zargin Rasha da kawshe mutane tana tsallakar da su iyaka ba da son ran su ba.

A wata hira da kafar yada labaran China, Mista Lavrov ya ce, cikin milyoyin mutane da aka kwashe, dubu 120 baki ne, sai kuma mutanen da aka kwashe daga Donetsk da Luhansk yankunan da Rasha ke dauka a matsayin wadanda suka ɓalle.

Ya kuma zargi kungiyar tsaro ta Nato da haifar da cikas a kokarin daidaitawa ko sulhu kan yakin da Ukraine.

Har yanzu ba a tsaigaita luguden wuta a Arewacin Kharkiv ba, jami’ai na cewa an kashe mutum biyar a hare-haren baya-bayan nan.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp