fidelitybank

Rasha ta sake jibge dakaru a Ukraine – Zelensky

Date:

Shugaba Volodymyr Zelensky na Ukraine ya yi gargaɗin cewa, Rasha na sake girke ƙarin dakarun ydomin kai sabbin hare-hare gabashin kasar.

Ya ce gwamnatin Rasha ta ƙara tura wasu dakaru yankin Kharkiv da ke arewa maso gabashi a ƙoƙarin sake matsa kaimi a Donbass.

A ranar Asabar dakarun Ukraine suka ce sun kai hari kan wani sansanin Rasha da ke kusa da Kharkiv, da sake karɓe ikon wasu yankunan.

Sai dai sun ce Rasha na c igaba da mayar da hankali wajen sake gina ƙarin sojoji kusa da iyaka da kuma garin Izium.

Jami’an a yankin Luhansk sun ce luguden wutar Rasha na ƙaruwa a kullum.

Rahotanni na cewa hare-haren Rasha a gabashi na tsanani yayin da Shugaban yankin Luhansk ya ce yana tunanin Rasha na shirin kai hari mafi girma a ranar 9 ga watan Mayu – ranar da bisa al’ada ta saba bikin murnar nasarar da ta samu galabar Jamus a yankin duniya na Biyu

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp