fidelitybank

Rasha ta kashe mutane 60 a cikin makaranta – Ukraine

Date:

Mutum kusan 60 ake fargabar sun mutu, bayan wani bam ya tashi a wata makaranta a Gabashin Ukraine, inda dakarun gwamnati ke fafatawa da sojojin Rasha da ƴan aware.

Gwamnan yankin Luhansk, Serhiy Gaidai, ya tabbatar da mutuwar mutane biyu, yana mai cewa, mutum 60 ne ake fargabar sun mutu a ƙarƙashin ɓaraguzan makarantar da ke Bilohorivka.

Ya kara da cewa, kimanin mutane 90 ne ke zaune a cikin ginin kuma an ceto 30, bakwai daga cikinsu sun samu raunuka.

BBC ta rawaito cewa, Mista Gaidai ya ce, wani jirgin Rasha ne ya jefa bam a ranar Asabar.

Ba a iya tantance zargin nasa kai tsaye ba kuma babu wani martani da Rasha ta mayar.

Luhansk ya kasance yanki na fagen yaƙi yayin da sojojin Rasha ƴan aware ke neman yi wa dakarun gwamnatin Ukraine ƙawanya dakarun gwamnati, tsawon watanni biyu da fara mamayar Rasha.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp