fidelitybank

Rasha ta hana ƴan ƙasar ta shiga shafukan kafofin labaran kasashen Turai

Date:

Hukumar da ke kula da kafofin yaɗa labarai a Rasha ta hana shiga shafukan wasu kafofin labarai na ƙasashen Yamma, ciki har da BBC bayan masu shigar da ƙara sun yi mata ƙorafi.

Hukumar Roskomnadzor ta ce, sauran shafukan labaran da ta toshe sun ƙunshi Deutsche Welle ta Jamus, da Meduza, da kuma na gidan rediyo mai yaɗa shiri cikin Rashanci wanda Amurka ke kula da shi mai suna Radio Liberty.

Tun a farkon mako ƙungiyar Tarayyar Turai ta toshe wasu kafafen yaɗa labarai na Rasha daga ƙasashe mambobin ƙungiyar, ciki har da gidan talabijin na RT da Sputnik.

Wannan ya biyo bayan rincaɓewar yakin da Rasha ke yi wa Ukraine.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp