fidelitybank

Rasha ta gargaɗi Amurka da ƙawayenta a kan shiga sharri ba shanu

Date:

Rasha ta yi gargadi Amurka da kawayenta a hukumance kan taimakawa Ukraine da ƙarin makamai.

Sakon na diflomasiya da kafar yaɗa labaran Amurka ta gani, an aike shi ne tun ranar Talata, kafin shugaba Biden ya sanya hannu kan umarnin sake taimakawa Ukraine da makaman da kuɗinsu ya kai dala miliyan 800.

Rasha ta ce makaman da Amurka ke turawa Ukraine na sake rura wutar rikicin, kuma suna iya haifar da mumunan yanayin da kowa zai ɗanɗana koɗarsa.

Wani dan majalisar dokoki a Birtaniya, Bob Seely, ya ce, yana ganin yanayi zai yi muni matuƙa, sai dai kuma abin diga ayar tambaya shi ne ya ake son Ukraine ta yi?

Kayan yaƙin da Amurka ta tallafawa Ukraine a wannan karon sun hada da makaman artilare da jirage marasa matuka, da na’urorin kakkabe makamai da jirgi mai saukar Ungulu.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp