fidelitybank

Rasha ta ci tarar manhajar Google dala 135,000

Date:

Wata kotu a birnin Moscow ta ci tarar kamfanin Alphabet mamallakin Google saboda ya ki cire wasu bidiyo da suke takaddama a kai tsakaninsu.

An ci tarar katafaren kamfanin fasahar zamanin sau biyu – wadanda jumilla sun kai rouble miliyan 11 ($135,000), saboda ya taka dokar Rasha.

Wata kotu a gundumar Tagansky a Moscow ta cekamfanin ya yada bayanan da ba na gaskiya ba ne kan yawan dakarun Rasha da suka mutu a Ukraine.

Daya daga ckin bidiyon ya nuna wata hira ta wayar tarho tsakanin wasu sojojin Rasha da ‘yan uwansu a gida. Bidiyon ya nuna wai suna kokawa kan yawan wadanda suka mutu ne a cikinsu.

Baya ga Google, Rasha ta toshe wasu fitattun kafofin sadarwa kamar Facebook da Instagram, amma YouTube na nan yana aiki.

Google ya taba fuskantar hukunci a Rasha a shekarun baya. An taba cin sa tarar rouble biliyan 7.2 a watan Disambar 2012 saboda ya ki sauke wasu bayanai da suka taka dokokin kasar Rasha.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp