fidelitybank

Rasha ta bayar da umarni ga sojojin ta su yi wa ƴan Ukraine fyaɗe

Date:

Wata babbar lauyar kare haƙƙin bil’adama ta Birtaniya ta yi zargin cewa, an bai wa sojojin Rasha izni su yi wa fararen hula fyaɗe a yayin da suke mamaye Ukraine.

Baroness Kennedy of The Shaws, da ke cikinwani kwamitn shari’a da ke taimakawa wajen tattara laifukan yaƙi da aka aikataa Ukraine, ta ce hujjoji zuwa yanzu sun nuna “manyan laifuka” da sojojin Rasha suka aikata.

Da take magana dashirin Sky na Sophy Ridge a ranar Lahadi, ta ce anba sojojin wani nau’in “kariya” saboda basu da wani horo na kiyaye laifuka.

Amma ta ce gurfanar da mutane a kan irin waɗannan laifuka yana da matukar wahala.

Ana zargin Rasha da aikata laifukan yaƙi a yankuna da dama na Ukraine ciki har da Bucha. Fadar Kremlin ta sha musanta cewa dakarunta sun aikata ta’asa.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp