fidelitybank

Rasha ta baiwa ƴan Ukraine umarnin ficewa daga ƙasar

Date:

Jami’an Rasha da ke iko da birnin Kherson na Ukraine sun buƙaci mazauna birnin da su fice daga birnin ba tare da bata lokaci ba, inda jami’an suka ce yakin da sojojin ke yi ya yi tsanani a birnin.

A daidai lokacin da dakarun Ukraine ke ƙara matsawa gaba ta gaɓar yamma da kogin Dnipro, akwai dubbai da ke tsallakawa ta ɗaya ɓangaren.

Mutumin da Rasha ta naɗa a matsayin wanda ke jagorantar gudanar da lamura a birnin na Kherson ya ce gwamnatinsa tana da shirin kwasar aƙalla mazauna birnin 10,000 a duk rana domin kare su daga harin ramuwar gayya daga Ukraine.

Kherson ne dai birni na farko da Rasha ta soma ƙwacewa bayan kutsen da ta yi a Ukraine.

Ana kallon idan Ukraine ta sake ƙwace birnin wani babban ci gaba ne a gare ta a wannan yaƙi

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp