fidelitybank

Rasha ta aikata laifin yaki a Ukraine

Date:

Tawagar bincike daga Majalisar Dinkin Duniya, ta gano kwararan shaidun da suka nuna cewa Rasha ta aikata laifukan yaki a Ukraine, ciki har da cin zarafi ta hanyar lalata da kisa da kuma azabtarwa.

Ta ce an tilastawa ‘yan Ukraine komawa Rasha, inda suka bayyana ana lakada musu duka, da azabtar da su da wutar lantarki.

Shugaban tawagar Erik Mose ya ce ”sojojin Rasha sun yi amfani da manyan makamai wajen kai hare-hare ba tare da la’akkari fararen hula ne a yankunan ba.

Ya kara da cewa ”Mun ga abubuwan da suka daga mana hankali kan yawan mutanen da aka kashe ciki har da kananan yara.

Kwamitin ya bada bayanin cewa hatta kananan yara ba su tsira daga cin zarafi ta hanyar lalata ba, su ma sun fuskanci azabtarwa har da kashe wadanda suka nuna tirjiya.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp