fidelitybank

Rasha na neman sake samun matsuguni a MDD

Date:

Rasha na neman sake zama mamba, a kwamitin kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya, bayan dakatar da ita sakamakon mamayar Ukraine a bara.

BBC ta samu kwafin takardar da kasar ta aika wa mambobin Majalisar Dinkin Duniya, inda a ciki take gabatar da wasu matakai da ta kira na magance matsalolin take hakkin dan adam a duniya.

Wannan dai na faruwa ne duk da wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya a ranar litinin ya bayyana laifukan yaki da Rasha ke aikatawa kan fararen hula a Ukraine, kamar azabtarwa da fyade.

Jami’an diflomasiyya sun yi iÆ™irarin cewa Rashar na bai wa Æ™asashe makamai da hatsi don samun kuri’unsu. Za ta fafata da Albaniya da Bulgaria wajen neman kujara a kwamitin a zaben da za a yi a watan gobe

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp