fidelitybank

Rasha na ci gaba da luguden bama-bamai a Ukraine ba ƙaƙƙautawa

Date:

Rasha na ci gaba da kai hare-hare biranen Ukraine, wanda tun a daren jiya an yi luguden wuta a babban birnin kasar Kyiv.

Magajin birnin Vitali Klitschko, ya ce, yawancin gidaje da manyan kantunan sayar da kayayyaki sun ragargaje saboda makaman roka da na atilari da sojin Rasha sukai musu.

Tetiana Lomakina ita ce mai bai wa shugaba Zelensky shawara ta ce, al’amari na kara kazanta fiye da yadda ake zato.

Ta ce “Kashi 90 cikin 100 na gine-ginen birnin ya lalace, ba mu san adadin mutanen da baraguzan gini suka danne ba, wanda ba za mu iya cirowa ba, saboda ci gaba da luguden wutar da ake yi mana, ko a jiya bam ya fada wata makarantar yara kananan, abin akwai tada hankali”

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp