fidelitybank

Rasha da Ukraine sun ƙaddamar da sababbin hare-hare bayan ƙin amincewa da tsagaita wuta

Date:

Rasha da Ukraine sun ƙaddamar da hare-hare ta sama waɗanda suka lalata ababen more rayuwa na kasashenu, sa’o’i bayan da shugaba Putin ya ce Rasha za ta daina kai hare-hare kan wuraren makamashin Ukraine.

Shugaba Volodymyr Zelensky ya ce abubuwan da Rashan ta kai wa hari sun hada da asibitoci da tashohin wutar lantarki.

Ya ce shugaban na Rasha ya ƙi amincewa da tsagaita buɗe wuta a tattaunawarsa ta wayar tarho da shugaba Trump a jiya Talata.

Sai dai wani jami’in diflomasiyar Amurka ya ce kawo yanzu akwai wasu batutuwa da ya kamata su tattauna akai kuma za su yi haka a ranar Lahadi mai zuwa a birnin Jedda.

A ɗayan bangaren Rasha ta ce harin da jirgin Ukraine mara matuƙi ya kai ya haddasa gobara a wani wurin adana man fetur da ke yankin Krasnodar.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp