fidelitybank

Rasha da Ukraine sun ƙaddamar da sababbin hare-hare bayan ƙin amincewa da tsagaita wuta

Date:

Rasha da Ukraine sun ƙaddamar da hare-hare ta sama waɗanda suka lalata ababen more rayuwa na kasashenu, sa’o’i bayan da shugaba Putin ya ce Rasha za ta daina kai hare-hare kan wuraren makamashin Ukraine.

Shugaba Volodymyr Zelensky ya ce abubuwan da Rashan ta kai wa hari sun hada da asibitoci da tashohin wutar lantarki.

Ya ce shugaban na Rasha ya ƙi amincewa da tsagaita buɗe wuta a tattaunawarsa ta wayar tarho da shugaba Trump a jiya Talata.

Sai dai wani jami’in diflomasiyar Amurka ya ce kawo yanzu akwai wasu batutuwa da ya kamata su tattauna akai kuma za su yi haka a ranar Lahadi mai zuwa a birnin Jedda.

A ɗayan bangaren Rasha ta ce harin da jirgin Ukraine mara matuƙi ya kai ya haddasa gobara a wani wurin adana man fetur da ke yankin Krasnodar.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp