fidelitybank

Rangers na kokarin lashe gasar NPFL karo na

Date:

Rangers za ta yi kokarin lashe kofin gasar Firimiyar Najeriya karo na takwas lokacin da za su kara da Bendel Insurance a filin wasa na ‘The Cathedral’ Nnamdi Azikwe, Enugu a ranar Lahadi (yau).

Don cimma wannan nasarar, dole ne Flying Antelopes ta doke Benin Arsenals da fatan abokan hamayyarsu Remo Stars da Enyimba sun rage maki a wasanninsu.

Remo Stars, wanda ke matsayi na biyu a kan tebur, zai yi waje da Sunshine Stars a Akure.

Masu rike da kofin Enyimba za su fafata da Sporting Legas a filin wasa na Mobolaji Johnson Arena, Onikan.

Rangers ce ta daya a kan teburi da maki 64 a wasanni 36, Remo Stars tana da maki 62, yayin da Enyimba ke matsayi na uku da maki 60.

Rangers ta karshe ta lashe kofin NPFL a shekarar 2016.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp