fidelitybank

Ranar Rediyo: Ni kai na ta rediyo na san wasu abubuwan – Kwamrade Bishir

Date:

Kowace rana ta 13 ga watan Fabrairu, rana ce da hukumar raya al’adu ta Majalisar Dinkin Duniya ta kebe na musamman, domin tunawa da tasirin da kafar rediyo ke yi wajen sauya rayuwar jama’a, da kuma irin rawar da take takawa wajen bayar da bayanan abubuwan da ke faruwa a fadin duniya.

A Najeriya da Nijar Kamaru da Chadi, rediyo na ci gaba da jan zarenta, a matsayin kafa mafi yawan mabiya da ta fi bayar da bayanai ga jama’a.

Kwamaret Bishir Dauda, sakataren kungiyar Muryar Talaka ne a Najeriya, ya shaida wa BBC cewa, a yammacin Afirka rediyo ita ce kafa wadda akasarin al’umma ke saurare da samun ilimi da kuma samun nishadi.

Ya ce“Rediyo na da matukar taimakawa kwarai da gaske, musamma idan a ka yi la’akari da irin shirye-shiryen da ake yi a gidajen rediyon.

Ya kuma ce,”Akwai abubuwa da dama da ni kai na duk da ilimi na, amma sai a rediyo na kara fahimtarsu, kamar misalin shirye-shiryen da suka jibanci kiwon lafiya ko yanayin zamantakewar al’umma”. A cewar Kwamrade Bishir.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp