fidelitybank

Ranar Ma’aikata: Masari ya amince da daukar ma’aikata 5,461 tare da biyan kuɗin fansho Naira biliyan 70.99

Date:

Gwamnatin jihar Katsina a ranar Lahadin nan ta ce, ta kashe zunzurutun kudi har Naira biliyan 70.99, domin biyan fansho da giratuti ga ma’aikatan jiha da kananan hukumomi da suka yi ritaya daga shekarar 2015 zuwa Agusta 2018.

Gwamna Aminu Bello Masari, ya bayyana hakan ne a wajen taron tattaunawa na ranar ma’aikata na shekarar 2022, wanda kungiyar kwadago ta ƙasa NLC reshen jihar da sauran kungiyoyi masu alaka suka shirya.

Ya ce, ana ci gaba da aikin tantancewa da tantance tsofaffin ’yan jihar da kananan hukumomin da suka yi ritaya daga shekarar 2019 zuwa 2020, kuma an amince da Naira biliyan 1.5 don biyan su bayan kammala aikin.

Masari, wanda ya samu wakilcin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin kwadago, Tanimu Lawal Saulawa, ya ce, gwamnan ya amince da daukar ma’aikata 5,461 a kowane bangare, domin maye gurbin wadanda suka bar aikin gwamnati.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp