fidelitybank

Ranar Juma’a zamu yi wa kasa addu’a – CAN

Date:

Ƙungiyar Kiristoci ta kasa, Christian Association of Nigeria (CAN), ta ayyana Juma’a, 4 ga watan Nuwamba a matsayin Ranar Addu’o’i ta Ƙasa don nema wa ƙasar mafita a al’amuranta yayin da ake tunkarar babban zaɓe na 2023.

Ƙungiyar ta gayyaci dukkan ‘yan takara Kiristoci a babban zaɓen zuwa wurin taron da za a gudanar a Cibiyar Kiristoci ta Ƙasa da ke Abuja.

“Za mu nemi kariyar Allah daga fitina, da maguɗi, da harzuƙa masu jefa ƙuri’a da kuma sauran laifuka yayin zaɓe mai zuwa,” a cewar sanarwar da CAN ta fitar ranar Laraba.

Ta ƙara da cewa ta shirya taron addu’ar ne “saboda yadda ƙasarmu ke fuskantar ƙalubala a yanzu duk da irin baiwar da Allah ya yi mata na mutane da ma’adanai”.

Mutum fiye da miliyan 90 ne ke da rajistar kaɗa ƙuri’a a Najeriya, kamar yadda hukumar zaɓe INEC ta bayyana, yayin da ‘yan ƙasar za su su zaɓi sabon shugaba a watan Fabarairu bayan kammala wa’adi biyu da Shugaba Muhammadu Buhari na jam’iyyar APC zai yi a watan Mayun 2023.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp