fidelitybank

Ramukan titin Abuja zuwa Kaduna zai laƙume Naira miliyan 366 – Gwamnati

Date:

Gwamnatin Tarayya ta ce ta amince da kashe naira miliyan 366 domin gudanar da gyare-gyare a hanyar Abuja zuwa Kaduna.

Babbar hanyar, wadda ake sake ginawa kusan shekara shida da suka gabata, Julius Berger ne ke yi, amma yana fama da ramuka da sauran matsaloli da suke tayar da hankalin direbobi, kamar yadda Daily Trust ta ruwaito.

A wata sanarwa da ma’aikatar aikace-aikace ta sanar, za a fara ne da sashe na 1 na titin daga Zuba zuwa ƙaramar hukumar Tafa ta jihar Neja, inda aka ba masu kwangilar mako biyu.

“Za a cike ramuka da kuma sabunta wasu wuraren da suka lalace, inda za a kashe naira miliyan 366.”

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp