fidelitybank

Ramin Karya Kurarre ne: ASP Patrick ya shiga hannun ‘yan sanda

Date:

Jami’an hukumar ‘yan sandan jihar Ondo sun damke wani mutumi mai suna Nkanu Patrick wandake ke ikirarin shi mataimakin Sufritanda ASP ne.

Talabijin na TVC ya rawaito cewa, jami’an ‘yan sandan yankin Ore dake yawon sintiri suka damke mutumin a babban Benin/Ore Expressway.

Kakakin hukumar ‘yan sanda jihar, Funmilayo Odunlami, ta ce, an damkeshi ne yana raka wata mota kirar Volkswagen dauke da magunguna inda suka nufi birnin Benin.

Ta ce yana sanye da kayan sarki don basaja amma kayan Sarkin suka janyo hankalin yan sanda suka tsayar da shi don bincikensa. A cewarta, ya kasa bayar da gamsasshen bayani kan kasancewarsa dan sanda. Ta ce za’a gurfanar da shi a kotu bayan kammala bincike.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...
X whatsapp