fidelitybank

Rakumin Daawa ya kashe wata Jaririya a Afrika Kudu

Date:

Wata jaririya ta rasu bayan da wani rakumin dawa ya tattake ta a wani gandun namun daji a Afirka ta kudu yayin da mahaifiyar jaririyar ke asibiti cikin mawuyacin hali.

Jaririyar ‘yar wata 16 tana tare ne da mahaifiyarta a wani daga cikin gidaje na alfarma da ke gandun daji na Kuleni Game Park a lardin KwaZulu-Natal.

‘Yan-sanda sun gaya wa BBC cewa har yanzu babu cikakken bayani kan yadda lamarin ya faru, amma dai sun fara gudanar da bincike.

Ba abu ne da aka saba gani ba rakumin dawa wanda kusan ga shi nan da yawa a gidajen namun daji da gandun daji a Afirka ta Kudu, ya far ma mutane.

Jami’in ‘yan-sanda Laftana Nqobile Madlala ya gaya wa BBC cewa faruwar abin ke da wuya aka garzaya da uwar da jaririyarta zuwa dakin likita da ke kusa inda a can jaririyar ta rasu.

Ba a dai san takamaimai inda abin ya faru ba a jiya Laraba, a babban gandun wanda yake da masaukin baki na alfarma har guda 14.

Rakumin dawa shi ne dabba mai shayar da nono mafi tsawo a duniya, kuma ba dabba ce da aka sani da fada ba.

Sai dai tamata wadda ita ma idan wani abu ya nemi taba ‘yarta.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp