fidelitybank

Raila Odinga zai ɗaukaka ƙara a zaɓen Kenya

Date:

Dan takarar shugaban kasa da ya sha kaye a zaben Kenya Raila Odinga, ya ce, zai daukaka kara zuwa Kotun Kolin kasar don kalubalantar sakamakon zaben da ya bai wa William Ruto nasara.

Mr Ruto ya samu nasara a kan abokin takararsa Raila Odinga da kasshi 50.5 cikin 100 na kuri’un da aka kada. In ji BBC.

Da misalin karfe 11 na safe agogon GMT, Mr Odinya zai shigar da karar a kotun.

Kazalika ya bukaci duk wanda ya ga sakamakon zaben shugaban kasar bai yi masa dadi ba da ya shigar da kara.

Mr Odinga zai shigar da karar ne bisa la’akari da cewa hudu daga cikin kwamishinonin zabe bakwai sun yi watsi da sakamakon zaben.

A shekarar 2017 kotun koli Kenya sai da soke zaben shugaban kasar saboda rashin sahihancinsa, sannan ta bayar da umarnin a sake sabo a cikin kwana 60.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp