fidelitybank

Rahoton Reuters na zubar da ciki babu ƙanshin gaskiya – Sojoji

Date:

Kamfanin dilancin labaran Reuters ya ce, ya samu shaidu da ke tabbatar da cewa sojojin Najeriya sun rinka ɓarar da juna-biyu ga mata na tsawon shekara 9, musaman mata da Boko Haram ke yi wa ciki.

Galibin waɗannan matan Boko Haram ne suka yi garkuwa da su da kuma yi musu Fyaɗe a yankunan arewa maso gabashin Najeriya.

Sai dai rundunar sojin Najeriya ta musanta wannan zargi.

Rahoto na Reuters na cewa shirin na ɓarar da cikin mata – akalla mata dubu 10 aka ɓararwa ciki ba tare da amincewarsu ba.

Reuters ya tattauna da mata 33 da ‘yan mata da suka shaida yada aka tilasta cire musu cikin da suke ɗauke da shi, a lokacin da suke riƙe a hannun sojoji.

Matan sun ce ana yi musu allurai da ɗura musu magunguna ɓarar da ciki.

Kafar labaran ta kuma tattauna da wasu jami’an kiwon lafiya biyar da na tsaro 9 da ake gudanar da wannan aikin da su.

An dai ɓarar da galibin wannan ciki ne a cikin watan Nuwamban bara.

Sai dai kamfanin labaran bai iya tantace ko tabbatar da sojojin ko gwamnatin da ta kirkiri wannan shiri na ɓarar da cikin matan ba.

A makon da ya gabata, kafin fitar da wannan rahoton, ma’aikatar tsaro ta ƙasa ta yi fatali da binciken Reuters ta na mai cewa babu gaskiya a ciki, kuma cin mutunci ne ga al’ummar Najeriya da al’adunsu.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp