fidelitybank

Raba Gardama: Yankuna 4 na Ukraine na shirin komawa hannun Rasha

Date:

Rasha na shirin mamaye yankuna hudu a Ukraine bayan bayyana sakamakon zaben raba gardama mai cike da cece-kuce.

Zaben na tantance ko yankunan na son zama wani bangare na Rasha na fuskantar tofin Allah tsine daga kasashen Turai.

A Zaporizhzhia, jami’ai sun sanar da cewa kashi 93.11 na masu jefa kuri’a sun goyi bayan yunkurin shiga Rasha.

A Kherson, hukumomi sun ce sama da kashi 87.05 na masu zabe sun bayyana goyon bayansu ta hanyar kuri’u.

A Lugansk, jami’ai sun yi iÆ™irarin cewa fiye da kashi 98.42 cikin É—ari sun amince da haÉ—in gwiwar.

A Donetsk, hukumomi sun ce nasarar ta kusa cika da kashi 99.23 bisa dari na goyon bayan hadewar.

Shugaba Vladimir Putin ya ba da wata alama cewa Kremlin ta shirya karbar cikakken ikon yankunan.

“Ceto mutane a yankunan da wannan kuri’ar raba gardama ke faruwa… shine abin da ya fi mayar da hankali ga daukacin al’ummarmu da ma kasar baki daya”, in ji shi.

Shugaban kasar Turkiyya Recep Tayyip ErdoÄŸan zai tattauna da Putin game da ci gaban da Ukraine ta samu.

Erdogan ya bayyana cewa shugaban kasar Volodymyr Zelensky ya bukaci goyon bayan Turkiyya ga yankunan da abin ya shafa da kuma ” shawo kan Putin.”

“Ina fata ba za su gudanar da zaben raba gardama ba kuma a maimakon haka za mu iya magance matsalar ta hanyar diflomasiyya”, in ji shi.

Turkiyya wacce mamba ce a kungiyar tsaro ta NATO tana da kyakkyawar alaka da kasashen biyu da ke yaki tun a karshen watan Fabrairu.

sahara hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp