fidelitybank

Raba Gardama: ‘Yan Ukraine na zanga-zanga

Date:

‘Yan gudun hira daga birnin Mariupol na Ukraine na gudanar da zanga-zanga a babban birnin kasar Kyiv domin nuna adawa da kuri’ar raba-gardama da ake yi a wasu yankunan kasar.

Oleh Sukhov, mai shekara 34, ya ce duk da cewa a yanzu yana zaune ne a birnin Kyiv, yana daukar kansa a matsayin dan birnin Mariupol

Ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa a yanzu ba shi da damar da zai kada kuri’ar, amma ya ce yana so birnin ya ci gaba da kasancewa a kasar Ukraine.

Wata matar mai suna Yana Koshova, mai shekara 33, ta ce tana jin takaicin abinda ke faruwa a birnin wanda ya kasance mahaifa a gareta. In jiBBC.

”Birnin baya bukatar kuri’ar raba-gardama. Mu ‘yan Ukraine ne kuma muna son ci gaba da zama a kasarmu, da garuruwanmu” in ji Yana Koshova.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp