fidelitybank

Qatar za ta baiwa Lebanon kyautar motoci dubu 1 na kofin duniya da aka hau

Date:

Qatar za ta kyautar da manyan motocin ɗaukar fasinja da aka yi amfani da su a gasar Kofin Duniya ga ƙasar Lebanon domin taimaka wa harkokin sufuri a ƙasar, kamar yadda kafar yada labaran Lebanon ta ruwaito.

Wasu majiyoyi sun ce firaministan ƙasar Najib Mikati ya tattauna batun da jami’an ƙasar Qatar bayan kammala gasar Kofin Duniya.

Hakan na zuwa ne bayan da hukumomin Qatar suka bayyana aniyarsu ta kyautar da wasu kayayyakin da ta yi amfani da su a lokacin gasar Kofin Duniya ga wasu ƙasashe masu tasowa.

Cikin abubuwan da Qatar ɗin ta ce za ta kyautar har da manyan filayen wasanni da aka yi amfani da su a lokacin gasar, da kujerun da ke filayen wasan, baya ga manyan motocin 1,000 da aka yi amfani da su wajen yin zirga-zirga da ‘yan kallo kyauta a lokacin gasar.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp