fidelitybank

Qatar za ta baiwa Lebanon kyautar motoci dubu 1 na kofin duniya da aka hau

Date:

Qatar za ta kyautar da manyan motocin ɗaukar fasinja da aka yi amfani da su a gasar Kofin Duniya ga ƙasar Lebanon domin taimaka wa harkokin sufuri a ƙasar, kamar yadda kafar yada labaran Lebanon ta ruwaito.

Wasu majiyoyi sun ce firaministan ƙasar Najib Mikati ya tattauna batun da jami’an ƙasar Qatar bayan kammala gasar Kofin Duniya.

Hakan na zuwa ne bayan da hukumomin Qatar suka bayyana aniyarsu ta kyautar da wasu kayayyakin da ta yi amfani da su a lokacin gasar Kofin Duniya ga wasu ƙasashe masu tasowa.

Cikin abubuwan da Qatar ɗin ta ce za ta kyautar har da manyan filayen wasanni da aka yi amfani da su a lokacin gasar, da kujerun da ke filayen wasan, baya ga manyan motocin 1,000 da aka yi amfani da su wajen yin zirga-zirga da ‘yan kallo kyauta a lokacin gasar.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp