fidelitybank

Qatar ta na son karbar bakwancin wasannin Olympic

Date:

Kwamitin kula da harkokin gasar motsa jiki ta Olympics na Qatar ya sanar da aniyar gwamantin ƙasar na karɓar baƙuncin gasar wasannin motsa jiki na 2036.

Kwamitin ya tabbar da cewar Qatar ta miƙa bukatar karɓar baƙuncin karon farko don amincewa, ga kwamitin shirya gasar wasanni motsa jikin ta duniya, wanda hakan ba zai hana a bincika tare da duba yiwuwar ko tana da damar da zata karɓi irin wannan gasa.

Sanarwar dai na ƙunshe a wata sako da kwmaitin ya wallafa a shafinsu na Twitter.

Suma kasashen Indonesia da Inidiya sun nuna sha’awarsu na karbar baƙuncin gasar ta Olympics.

Qatar ta yi hasashen samun kuɗin shiga da ya kai dala biliyan 20 a gasar cin kofin duniya na 2022 da aka kammala a baya-bayan nan. Wanda hakan ya sa ƙasar, take son karbar bakuncin gasar, saboda irin tsarin filiayen da take

A baya a shekarun 2016, da 2020 da 2032 an ki amincewa da buƙatar Qatar na karɓar baƙuncin gasar wasannin motsa jiki.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp