fidelitybank

Qatar ta magantu a kan ziyarar Tinubu

Date:

Ofishin jakadancin Qatar a Najeriya ya tabbatar da cewa za a yi taron kasuwanci da zuba jari tsakanin ƴan kasuwar ƙasar da na Najeriya a ranar Lahadi mai zuwa.

Tabbacin ya biyo bayan wata wasiƙa da ta ɓulla, wadda ma’aikatar harkokin wajen Qatar ta aikewa Najeriya, ta ce ganawar ba za ta yiwu ba, domin babu wata yarjejeniya ta bunƙasa zuba hannun jari tsakanin ƙasashen biyu.

Sai dai mai taimaka wa shugaban Najeriya kan harkokin watsa labarai, Malam Abdulaziz Abdulaziz ya ce ɓata gari ne suka yaɗa takardar, kuma bayanta an tabbatar da cewa za a yi ganawar.

Inda ya ƙara da cewa ƴan kasuwan Najeriya ne suka buƙaci a yi taron don yin amfani da damar ziyarar da shugaban ƙasar, Bola Ahmed Tinubu zai kai ta kwanaki biyu a Qatar.

A yayin ziyarar ta ranar Asabar da Lahadi mai zuwa, ana sa ran Shugaban Najeriya zai yi tattaunawa ta kololuwa da hukumomin Qatar kan yarjejeniyoyi da batutuwan tattalin arziki.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp