fidelitybank

Qatar 2022: Zan yi aiki da Wenger – Oliseh

Date:

Tsohon kocin Super Eagles, Sunday Oliseh ya tabbatar da cewa, zai yi aiki a karkashin tsohon kocin Arsenal, Arsene Wenger, a lokacin gasar cin kofin duniya ta 2022 a Qatar.

FIFA ta zabi Oliseh a matsayin daya daga cikin kwararru shida da za su halarci gasar.

Tsohon dan wasan Borussia Dortmund ya saka hotonsa da Wenger da wasu mutane hudu a shafin Twitter a safiyar ranar Asabar.

Ya yi taken: “HaÉ—u da Æ™wararrun fasaha na 6 a Qatar, wanda FIFA Worldwide ta tattara don kawo muku Ingantattun Intelligence Football (EFI’S) na kowane wasa a Æ™arÆ™ashin jagorancin “Sir” Arsene Wenger; Klinnsman, Zaccheroni, Cha, Oliseh, Mondragon da Zubi.

“Kuna iya samun kwasfan fayiloli kai tsaye bayan kowane wasa daga FIFA.”

Oliseh ba zai sake duba duk wani wasa da ya shafi Najeriya ba, yayin da Super Eagles ta sha kashi a hannun Ghana a gasar neman cancantar shiga gasar.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp