fidelitybank

Qatar 2022: Yau za a fara lalata ƙwallo a Qatar

Date:

Yau za a fara wasannin gasar cin kofin duniya na kwallon kafa a kasar Qatar.

Wannan ne karo na 22 da za a gudanar da gasar kuma irinta ta farko a wata ƙasar Larabawa.

Kazalika, wannan ne kuma karon farko da za a gudanar da gasar ba a watan Yuni ko Yuli ba.

Tuni Qatar ta tanadi filayen wasa takwas da za a buga wasannin, kuma za a bude wasan farko ne a filin wasa na Al Bayt, Qatar mai masaukin baki za ta kara da Ecuador.

Karo na hudu ke nan da kasashen biyu za su buga wasa a tsakaninsu.

Tawagogin ƙasashe 32 ne za su kece raini a gasar: 13 daga nahiyar Turai, shida daga Asiya, huɗu daga Kudancin Amurka, huɗu daga arewaci da tsakiyar Amurka, da yankin Caribbean mai tawaga hudu, sai kuma nahiyar Afirka mai biyar.

Kasar Faransa ce mai rike da kofin, wanda ta lashe a Rasha a 2018.

A ranar 18 ga watan Disambar 2022 za a kammala gasar.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp