fidelitybank

Qatar 2022: Kasashen da suka sami gurbi zuwa cin kofin duniya

Date:

Za a gudanar da gasar cin kofin duniya na 2022 a kasar Qatar daga ranar 21 ga watan Nuwamba zuwa 18 ga Disamba.

Za a kwashe kwanaki 27 a na gudanar da gasar ne a filayen wasanni takwas. Zai kasance gasar kwallon kafa ta farko da za a yi a Gabas ta Tsakiya.

Kungiyoyi 15 ne suka fito ciki har da masu masaukin baki da samu tikitin shiga gasar cin kofin duniya mai kungiyoyi 32 kawo yanzu:

  • Qatar
  • Argentina
  • Belgium
  • Brazil
  • Croatia
  • Denmark
  • England
  • France
  • Germany
  • Iran
  • The Netherlands
  • Serbia
  • South Korea
  • Spain
  • Switzerland
  • Za a gudanar da jadawalin gasar cin kofin duniya a Doha babban birnin Qatar a ranar 1 ga Afrilu.Kungiyoyi biyar ne za su fito daga nahiyar Afrika wadanda suka yi nasara a wasannin share fage na biyu a watan Maris da za su wakilci Afirka a Qatar 2022.

    Masar da Senegal
    Kamaru v Algeria
    Najeriya da Ghana
    DR Congo da Maroko
    Mali v Tunisia

    Daga yankin Asiya kuwa kungiyoyi biyar ko shida ne za su fito, dangane da sauran wasannin share fage, za su wakilci Asiya.

    A cewar hukumar ta FIFA, kungiyoyi biyu na farko a kowace rukuni za su haye da kungiyoyin da ke matsayi na uku a kowane bangare, inda za su hadu a wasa daya, domin samun damar shiga wasannin neman shiga gasar cin kofin duniya.

    A bangaren Turai a baya 10 ne suke cancanta, akwai wasu guraben karo uku da za su fafata a kungiyoyin Turai.

    Wadanda suka cancanci buga wasan akwai: Austria, Czech Republic, Italiya, Arewacin Macedonia, Poland, Portugal, Rasha, Scotland, Sweden, Turkiyya, Ukraine da Wales.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp