fidelitybank

Qatar 2022: Kasashen da suka sami gurbi zuwa cin kofin duniya

Date:

Za a gudanar da gasar cin kofin duniya na 2022 a kasar Qatar daga ranar 21 ga watan Nuwamba zuwa 18 ga Disamba.

Za a kwashe kwanaki 27 a na gudanar da gasar ne a filayen wasanni takwas. Zai kasance gasar kwallon kafa ta farko da za a yi a Gabas ta Tsakiya.

Kungiyoyi 15 ne suka fito ciki har da masu masaukin baki da samu tikitin shiga gasar cin kofin duniya mai kungiyoyi 32 kawo yanzu:

  • Qatar
  • Argentina
  • Belgium
  • Brazil
  • Croatia
  • Denmark
  • England
  • France
  • Germany
  • Iran
  • The Netherlands
  • Serbia
  • South Korea
  • Spain
  • Switzerland
  • Za a gudanar da jadawalin gasar cin kofin duniya a Doha babban birnin Qatar a ranar 1 ga Afrilu.Kungiyoyi biyar ne za su fito daga nahiyar Afrika wadanda suka yi nasara a wasannin share fage na biyu a watan Maris da za su wakilci Afirka a Qatar 2022.

    Masar da Senegal
    Kamaru v Algeria
    Najeriya da Ghana
    DR Congo da Maroko
    Mali v Tunisia

    Daga yankin Asiya kuwa kungiyoyi biyar ko shida ne za su fito, dangane da sauran wasannin share fage, za su wakilci Asiya.

    A cewar hukumar ta FIFA, kungiyoyi biyu na farko a kowace rukuni za su haye da kungiyoyin da ke matsayi na uku a kowane bangare, inda za su hadu a wasa daya, domin samun damar shiga wasannin neman shiga gasar cin kofin duniya.

    A bangaren Turai a baya 10 ne suke cancanta, akwai wasu guraben karo uku da za su fafata a kungiyoyin Turai.

    Wadanda suka cancanci buga wasan akwai: Austria, Czech Republic, Italiya, Arewacin Macedonia, Poland, Portugal, Rasha, Scotland, Sweden, Turkiyya, Ukraine da Wales.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...

Bajintar É—aliban Najeriya a gasar Turanci ta nuna ingancin ilimi a Æ™asa – Tinubu

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu, ya taya Æ´anmatan nan uku...

Ƙudirin faÉ—aÉ—a mamayar Gaza zai Æ™ara jefa FalasÉ—inawa cikin hatsari – MDD

Majalisar ÆŠinkin Duniya ta bayyana rahotannin da ke kwarmata...

APC a Kano mu na jinjinawa Tinubu – Abdullahi Abbas

Shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kano, sun yabawa shugaba...

Kwamishinan da ake tuhuma da belin dilan kwayoyi a Kano ya yi murabus

Kwamishinan Sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Ali Namadi ya...

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...
X whatsapp