fidelitybank

Qatar 2022: Ghana ta fitar da sunayen ‘yan wasa 26

Date:

Shugaban kungiyar Black Stars ta Ghana, Otto Addo, a ranar Litinin ya bayyana jerin sunayen ‘yan wasa 26 na karshe da zai wakilci kasar a gasar cin kofin duniya ta FIFA 2022 a Qatar.

Addo ya hada da Thomas Partey na Arsenal, da Iñaki Williams na Athletic Bilbao, da sauran su a cikin tawagar.

Ghana tana rukunin H a gasar cin kofin duniya ta Qatar 2022 tare da Portugal, Uruguay da Koriya ta Kudu.

Tawagar Ghana a gasar cin kofin duniya:

Masu tsaron gida: Lawrence Ati-Zigi, Abdul Manaf Nurudeen, Ibrahim Danlad.

Masu tsaron baya: Denis Odoi, Alidu Seidu, Tariq Lamptey, Daniel Amartey, Joseph Aidoo, Alexander Djiku, Mohammed Salisu, Abdul Rahman Baba, Gideon Mensah

Dan wasan tsakiya: Andre Ayew, Thomas Partey, Mohammed Kudus, Elisha Owusu, Salis Abdul Samed, Daniel Kofi Kyereh, Daniel Afriyie Barnieh, Kamal Sowah, Osman Bukari, Abdul Fatawu Issahaku, Kamaldeen Sulemana

‘Yan wasan gaba: Iñaki Williams, Antoine Semenyo, Jordan Ayew

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp