fidelitybank

Putin ya jinjinawa sojojin Rasha a kan mamayar Ukraine

Date:

Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin, ya taya sojojin Rasha murnar samun nasara a yankin Luhansk na kasar Ukraine.

A wani taro da kafar yada labaran Rasha ta yada a ranar Litinin, ministan tsaron kasar Sergei Shoigu ya shaidawa Putin ci gaban da Rasha ta samu a yankin.

“Tun daga ranar 19 ga watan Yuni, tsarin Rasha da rundunonin soji tare da haÉ—in gwiwar rukunin Æ™ungiyoyi na biyu na Æ™ungiyar sa kai na jama’ar Jumhuriyar jama’ar Luhansk (LPR) tare da goyon bayan rukunin sojojin kudancin, sun kai wani farmaki domin ‘yantar da yankin Jamhuriyar Jama’ar Luhansk,” in ji Shoigu.

Shoigu ya kara da cewa, an kewaye yankin “Gorsky cauldron”, Lysychansk da Severodonetsk cikin makonni biyu, kuma ana zargin sojojin Ukraine sun yi asarar sojoji 5,469 a fadan.

Putin ya gaya wa Shoigu cewa, sojojin da suka ba da gudummawar fada a LPR, za a ba su lada saboda “jajin cewar su,“kuma yanzu ya kamata su huta.”

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp