fidelitybank

PRP ta nada Jega a matsayin shugaban kwamaitin yakin zaben gwamnan Kebbi

Date:

Tsohon Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Farfesa Attairu Jega ya zama shugaban kwamitin yakin neman zaben gwamna na jam’iyyar PRP a jihar Kebbi a zaben 2023 mai zuwa.

A ranar Asabar din da ta gabata ne aka kaddamar da Jega da ‘yan majalisar yakin neman zabensa a Birnin Kebbi wanda ya samu halartan shugabannin jam’iyyar da masu ruwa da tsaki da kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar Alhaji Abubakar Udu Idris.

A lokacin da yake jawabi ga ’yan majalisar yakin neman zaben dan takarar gwamna na jam’iyyar, Alhaji Abubakar Udu Idris ya shaida musu cewa, su kasance masu gaskiya da sanin yakamata a yakin neman zabe.

A cewarsa, “Na yi imani ba shakka za ku yarda da ni cewa alhakin da aka dora wa Majalisar Yakin Neman Zaben Gwamnan Jihar ta PRP ba abu ne mai sauki ba. Amma , Ina da yakinin cewa sun yi daidai da aikin.

A jawabinsa na karbar shugaban kamfen din takarar gwamna a jihar, Farfesa Attairu Jega, wanda yayi magana ta hanyar zoom, ya yiwa masu ruwa da tsaki da ‘ya’yan jam’iyyar alkawarin za su yi aiki tukuru domin ganin jam’iyyar PRP ta lashe zaben gwamna da sauran zabukan shekarar 2023. a cikin jihar.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp