fidelitybank

Premier League: Manchester City sun hau teburi da maki 6

Date:

Manchester City ta tsallake rijiya da baya bayan da ta doke Leicester City da ci 6-3 a karawar da su ka yi a ranar Boxing Day a filin wasa na Etihad.

Man City nai da maki shida a saman teburin gasar Premier bayan nasarar da su ka yi a jere a karo na tara, inda Liverpool da ke matsayi na biyu ba ta buga wasa ba.

Kevin De Bruyne ne ya fara zura kwallon farko a ragar kungiyar a cikin mintuna 25 da fara wasa, yayin da Riyad Mahrez da Raheem Sterling su ka zura a bugun daga kai sai mai tsaron gida.

Foxes sun dawo da karsashi bayan an dawo daga hutun rabin lokaci yayin da James Maddison, Ademola Lookman da Kelechi Iheanacho su ka yi barazanar dawowar da ba za a iya yi ba, amma Aymeric Laporte da Sterling sun dawo da Citizens kan turba kuma su ka samu maki.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na É—aukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa Æ´an Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa Æ´anbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen Æ™auyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faÉ—a ADC

Tsohon É—an jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

ÆŠan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp