fidelitybank

Premier League: Manchester City sun hau teburi da maki 6

Date:

Manchester City ta tsallake rijiya da baya bayan da ta doke Leicester City da ci 6-3 a karawar da su ka yi a ranar Boxing Day a filin wasa na Etihad.

Man City nai da maki shida a saman teburin gasar Premier bayan nasarar da su ka yi a jere a karo na tara, inda Liverpool da ke matsayi na biyu ba ta buga wasa ba.

Kevin De Bruyne ne ya fara zura kwallon farko a ragar kungiyar a cikin mintuna 25 da fara wasa, yayin da Riyad Mahrez da Raheem Sterling su ka zura a bugun daga kai sai mai tsaron gida.

Foxes sun dawo da karsashi bayan an dawo daga hutun rabin lokaci yayin da James Maddison, Ademola Lookman da Kelechi Iheanacho su ka yi barazanar dawowar da ba za a iya yi ba, amma Aymeric Laporte da Sterling sun dawo da Citizens kan turba kuma su ka samu maki.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp