fidelitybank

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Date:

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga Isra’ila a cikin kwanaki masu zuwa sakamakon hare-haren da ke faruwa tsakanin Iran da Isra’ila.

Yayin da take jawabi a wani taron manema labarai, Mataimakiyar ministar harkokin wajen ƙasar, Henryka Moscicka-Dendys ta ce galibi wadanda za a kwashen masu yawon buɗe-idanu ne.

“Mutanen da za mu kwashe sun haɗa da waɗanda suka maƙale a Isra’ila ne a matsayin yawon bude ido ko kuma na ɗan gajeren zama kawai,” in ji ta.

Ta ƙara da cewa za a fara jigilar mutanen zuwa birnin Amman na ƙasar Jordan a titi, sannan daga nan su tashi zuwa Warsaw, babban birnin Poland, saboda rufe sararin samaniyar Isra’ila.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp