fidelitybank

Poland ta amince da Rasha a matsayin ‘yan ta’adda

Date:

‘Yan majalisar dokokin Poland, sun kada kuri’a kan wani kudiri na ayyana kasar Rasha a matsayin kasar ‘yan ta’adda sakamakon yakin da ta ke yi a Ukraine.

Kudurin wanda ya gudana a ranar Larabar da ta gabata ya samu kuri’u 85, inda ya kara da cewa ya yi kakkausar suka ga cin zarafi na Rasha.

Idan za a iya tunawa dai gwamnatin kasar Rasha karkashin Vladimir Putin ta mamaye kasar Ukraine a ranar 14 ga watan Fabrairun wannan shekara, wanda ya kai ga kazamin yakin da ya yi sanadin mutuwar daruruwan mutane da kuma tasirin tattalin arzikin duniya.

A farkon wannan watan, Putin ya kuma ba da sanarwar shigar da yankuna hudu na Ukraine cikin Rasha. Matakin da shugabannin duniya da dama suka yi Allah wadai da shi.

Sai dai ‘yan majalisar dokokin kasar Poland sun yi kira ga dukkan kasashen da ke goyon bayan zaman lafiya da dimokuradiyya da ‘yancin dan Adam da su amince da hukumomin Tarayyar Rasha a matsayin gwamnatin ‘yan ta’adda.

‘Yan majalisar a yayin da suke zartar da kudurin, sun bayyana bayanan azabtarwa, korar da aka yi musu tilas, da kisan fararen hula da kuma kai hare-hare da gangan kan wuraren farar hula, domin nuna goyon bayansu ga kiran da suka yi na bayyana Rasha a matsayin kasa mai daukar nauyin ta’addanci.

“Mun san duk wadannan ayyukan ta’addancin gwamnati da kyau daga litattafan tarihi,” in ji sanarwar da ke kunshe da kudurin.

current eggon news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp