fidelitybank

Pillars za ta fafata da ƙungiyoyi 6 a Katsina

Date:

Kano Pillars za ta fafata a gasar share fage da za a yi a Katsina daga karshen wannan makon.

Za a gudanar da gasar ne daga ranar 30 ga watan Satumba zuwa 4 ga watan Oktoba.

Katsina United, Niger Tornadoes, Wikki Tourists, Doma United, El-Kanemi Warriors da Jigawa Golden Stars su ne sauran kungiyoyin da za su halarci gasar share fage.

Gasar dai na da nufin karfafa shirye-shiryen kungiyoyin ne na sabuwar kakar wasan kwallon kafa ta Najeriya.

Wanda ya lashe gasar zai samu tsabar kudi N1m, yayin da wadanda suka zo na biyu za su samu N500,000.

Kano Pillars dai ba ta yi rashin nasara ba a wasanni hudu da ta buga a baya.

Sai Masu Gida ya samu nasarar zuwa NPFL ne bayan ya zo na biyu a gasar NNL Super Eight a Asaba.

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp