fidelitybank

Pillars za ta fafata da ƙungiyoyi 6 a Katsina

Date:

Kano Pillars za ta fafata a gasar share fage da za a yi a Katsina daga karshen wannan makon.

Za a gudanar da gasar ne daga ranar 30 ga watan Satumba zuwa 4 ga watan Oktoba.

Katsina United, Niger Tornadoes, Wikki Tourists, Doma United, El-Kanemi Warriors da Jigawa Golden Stars su ne sauran kungiyoyin da za su halarci gasar share fage.

Gasar dai na da nufin karfafa shirye-shiryen kungiyoyin ne na sabuwar kakar wasan kwallon kafa ta Najeriya.

Wanda ya lashe gasar zai samu tsabar kudi N1m, yayin da wadanda suka zo na biyu za su samu N500,000.

Kano Pillars dai ba ta yi rashin nasara ba a wasanni hudu da ta buga a baya.

Sai Masu Gida ya samu nasarar zuwa NPFL ne bayan ya zo na biyu a gasar NNL Super Eight a Asaba.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp