fidelitybank

Pillars ta mika sakon ta’aziyya ga tsohon dan wasanta

Date:

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars, ta miƙa sakon ta’aziyya ga iyalan tsohon ɗan wasan gabanta David Ebuka, wanda ya mutu a birnin Makurɗi bayan gajeriyar jinya.

A saƙon ta’aziyyar da jami’in hulɗa da jama’a na ƙungiyar Rilwanu Idris Malikawa ya fitar a madadin muƙaddashin shugaban ƙungiyar, da ‘yan wasan ƙungiyar, da sauran ma’aikatan ƙungiyar da magoya bayansu, ya bayyana kaɗuwar ƙungiyar game da rasuwar matashin haziƙin ɗan wasan.

Mista Malikawa ya ce sunan ɗan wasan zai ci gaba da kasancewa a zuciyar ƙungiyar da magoya bayanta.

Ebuka ya koma ƙungiyar Kano Pillars ne a shekarar 2019, kuma yana daga cikin ‘yan wasan da suka taimaka wa ƙungiyar lashe kofin Aiteo Cup a shekarar 2020.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp