fidelitybank

Pillars ta mika sakon ta’aziyya ga tsohon dan wasanta

Date:

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars, ta miƙa sakon ta’aziyya ga iyalan tsohon ɗan wasan gabanta David Ebuka, wanda ya mutu a birnin Makurɗi bayan gajeriyar jinya.

A saƙon ta’aziyyar da jami’in hulɗa da jama’a na ƙungiyar Rilwanu Idris Malikawa ya fitar a madadin muƙaddashin shugaban ƙungiyar, da ‘yan wasan ƙungiyar, da sauran ma’aikatan ƙungiyar da magoya bayansu, ya bayyana kaɗuwar ƙungiyar game da rasuwar matashin haziƙin ɗan wasan.

Mista Malikawa ya ce sunan ɗan wasan zai ci gaba da kasancewa a zuciyar ƙungiyar da magoya bayanta.

Ebuka ya koma ƙungiyar Kano Pillars ne a shekarar 2019, kuma yana daga cikin ‘yan wasan da suka taimaka wa ƙungiyar lashe kofin Aiteo Cup a shekarar 2020.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...
X whatsapp