fidelitybank

Pillars ta janye dakatarwar da ta yi wa mai horas da ita

Date:

Kungiyar Kano Pillars ta dage dakatarwar da ta yi wa mai ba ta shawara kan harkokin fasaha Usman Abdallah.

Kungiyar Sai Masu Gida ta dakatar da Abdallah ne a watan Fabrairu saboda rashin kyakkyawan sakamako da nuna kyama ga magoya bayan kungiyar bayan wasan da kungiyar ta buga da Bayelsa United a filin wasa na Sani Abacha a ranar 22 da suka yi babu ci.

Mataimakin gaffer Ahmed Garba Yaro Yaro ne ya jagoranci kungiyar a lokacin da aka dakatar da shi.

An kara tsawaita dakatarwar a farkon watan Maris.

“A yanzu an warware dukkan batutuwan, mai ba da shawara kan harkokin fasaha Usman Abdallah ya dawo bayan rashin fahimtar juna da magoya bayansa kuma zai jagoranci kungiyar har zuwa karshen kakar wasa ta bana.
Barka da dawowa, Gaffer!” Zakaran gasar firimiya ta Najeriya sau hudu sun rubuta akan X.

Kano dai tana matsayi na takwas akan teburin NPFL da maki 44 a wasanni 31.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp