fidelitybank

Pillars na shirin tunkarar Lobi Stars

Date:

Kungiyar Kano Pillars ta bayyana shirin kungiyar na tunkarar wasan mako na 13 da kungiyar Lobi Stars.

Sai Masu Gida za su kara da Lobi Stars a filin wasa na Lafia City ranar Asabar.

Kano Pillars ta bayyana cewa ‘yan wasan sun mayar da hankali ne wajen nuna kwazo a wasan

“Mun kammala atisayen mu na karshe a shirye-shiryen tunkarar wasanmu na NPFL25 Matchday 13 da Lobi Stars a Lafiya,” in ji Kano Pillars a kan X.

“Kungiyar tana da cikakkiyar mai da hankali da ƙuduri don isar da aiki mai ƙarfi da tabbatar da kyakkyawan sakamako don dawo da gida.”

Kano Pillars dai ba ta yi rashin nasara ba a wasanni uku da ta buga a gasar NPFL.

Ta bangaren Usman Abdallah na matsayi na shida a kan teburin NPFL da maki 18.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp