fidelitybank

Peterside ya caccaki gwamnan Rivers Wike a kan kudin fansho

Date:

Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Rivers a 2015, Dr Dakuku Peterside ya sake caccakar gwamna Nyesom Wike, kan yadda ya kasa biyan kudin fansho na wasu wadanda suka yi ritaya a jihar, duk kuwa da rokon da wasu manyan al’umma ke yi.

Peterside, tsohon shugaban hukumar NIMASA ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar biyo bayan zanga-zangar da wasu masu ritaya suka yi a gwamnatin jihar Rivers a ranar Laraba.

Wadanda suka yi ritaya sun roki gwamnan da ya biya su kudaden fansho, gratuity da duk wasu alawus-alawus din su.

A cikin sanarwar, Peterside ya bayyana cewa tun a shekarar 2015 lokacin da Gwamna Wike ya hau kan karagar mulki, masu ritaya sun yi zanga-zanga a duk shekara, wasu kuma na kwanaki suna kira da a biya su hakki.

Tsohon dan takarar gwamnan ya bayyana Wike a matsayin “mugu, mai taurin kai da rashin hankali” saboda ya ki biyan wadanda suka yi aikin ci gaban jihar duk tsawon rayuwarsu.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp