fidelitybank

Peter Obi ya zabi Sanata Datti Baba Ahmed a matsayin mataimakinsa

Date:

An bayyana wanda ya assasa Jami’ar Baze da ke Abuja, Sanata Datti Baba-Ahmed a matsayin wanda zai tsaya takarar mataimakin ,shugaban kasa a jam’iyyar Labour a zaben 2023, Peter Obi.

Dan shekaru 46 kuma tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Arewa, ya bayyana hakan ne a shafinsa na Twitter a daren ranar Alhamis.

A cewar sa, “Na yi farin ciki da Mista @PeterObi ya zabe ni a matsayin abokin takararsa a zaben shugaban kasa na 2023 ta hanyar jam’iyyar Labour Party.

“Ina tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa, za mu kafa wata babbar runduna wadda za ta samar da shugabanci nagari, rikon amana da kuma gaskiya.”

Sanarwar ta zo ne sa’o’i kadan bayan wani jigo a jam’iyyar kuma tsohon mai magana da yawun, Doyin Okupe, ya janye aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar mataimakin shugaban kasa, a karkashin jam’iyyar LP.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp