fidelitybank

Peter Obi ne mafita a zaɓen 2023 – Peter Okoye

Date:

Shahararren mawakin nan, Peter Okoye na kungiyar P-Square ya gargadi ‘yan Najeriya kan yaudarar jam’iyyar All Progressives Congress, APC a zaben shugaban kasa mai zuwa.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Twitter da aka tabbatar a ranar Lahadi, Peter Square ya yi nuni da cewa, da jam’iyya mai mulki ta san mafita kan kalubalen da ke addabar kasar, da sun bayar da ita.

Idan za a iya tunawa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinibu da abokin takararsa, Kashim Shettima, sun sha gaya wa ‘yan Nijeriya cewa, gwamnatinsu za ta kawo karshen dukkan kalubalen da kasar ke fuskanta idan aka zabe shi a shekarar 2023.

Sai dai dandalin Peter Square yayin da yake musanta ikirarin nasu, ya bukaci ‘yan Najeriya musamman masu zabe da su yi amfani da hankalinsu.

Ya bukaci ‘yan Najeriya da su marawa dan takarar jam’iyyar Labour, Mista Peter Obi baya wanda a cewarsa ya fi iya aiki.

Ya rubuta cewa, “Idan da wata APC ta samu mafita da sun taimaki APC mai ci a cikin rudaninsu. Hankali ne kawai.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp