fidelitybank

PDP za ta gabatar da ƙudirin bai ɗaya a kan batun shiyya-shiyya

Date:

Kwamitin shiyya na jam’iyyar PDP ta PDP ta ce, za ta gabatar da kudurinta na bai daya kan batun shiyya-shiyya ga kwamitin zartaswar jam’iyyar na kasa (NEC).

Shugaban kwamitin kuma gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ne ya bayyana hakan, bayan taron kwamitin da aka gudanar a masaukin gwamnan jihar Benue a ranar Talata a Abuja.

Ortom, wanda bai bayyana matakin shiyya-shiyya na kwamitin da kuma lokacin da za a mika shi ba, ya ce, mambobin kwamitin 37 ne suka amince da shi gaba daya.

“Mun kammala taron mu ne, bayan mun tashi daga taron da muka yi a makon jiya.

“Albishir ga hadin gwiwar magoya bayan jam’iyyar PDP da ‘yan Najeriya shi ne mun warware kuma kowa a cikinmu, mambobi 37 sun amince da matsayin da za mu gabatar wa hukumar zabe,” Ortom ya ce.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp