fidelitybank

PDP ta yi tafiyar ruwa da APGA a zaɓen kansilolin jihar Binuwe

Date:

Jam’iyyar PDP, ta share dukkanin kananan hukumomi 23 a zaben kansiloli da aka kammala ranar Asabar a Benuwe.

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Benuwe (BSIEC), Mista Tersoo Loko, ne ya bayyana hakan a ranar Lahadin nan yayin da yake bayyana sakamakon a shelkwatar hukumar da ke Makurdi.

Loko ya ce, PDP ta yi nasara ne da doke All Progressive Grand Alliance (APGA) da Labour Party (LP) inda ta lashe dukkan kujerun kansiloli baya ga kujeru 276 na kansiloli.

Ya godewa tawagarsa bisa gudanar da sahihin zabe da aka gudanar tare da bayyana cewa, wannan shi ne zabe na karshe da zai gudanar a matsayinsa na shugaban BSIEC.

Ya kuma godewa al’ummar Binuwai bisa goyon bayan da suka ba su, kuma ya yi farin ciki da cewa, ba a samu wani tashin hankali a kowane rumfunan zabe ba.

nnn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp