fidelitybank

PDP ta sauya ranakun zaɓen fidda gwani

Date:

Kwamatin gudanarwa na jam’iyyar PDP, ya ɗage lokutan da ya shirya gudanar da wasu zaɓukan fid da gwani na jam’iyyar kafin babban zaɓe na 2023.

Wata sanarwa daga Sakataren Yaɗa Labarai na Ƙasa, Debo Ologunagba, ta ce, za a gudanar da zaɓukan kujerar gwamna ranar Litinin, 23 ga watan Mayun 2022, yayin da za a yi na sanatoci ranar Asabar, 21 ga Mayun.

Zaɓukan ‘yan majalisar wakilai za su gudana ranar Juma’a, 20 ga Mayu, sai kuma na ‘yan majalisar jiha da za a yi Laraba, 18 ga watan na Mayu. Haka nan an ɗage taron zaɓar wakilai wato daliget a dukkan ƙananan hukumomi na ƙasa amma sai nan gaba za a faɗi ranar gudanar da su.

Sai dai sauyin bai shafi zaɓen fid da ɗan takarar shugaban ƙasa ba, wanda tun farko aka tsara yin sa ranar 28 zuwa 29 ga Mayu.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp