fidelitybank

PDP ta sauya ranakun zaɓen fidda gwani

Date:

Kwamatin gudanarwa na jam’iyyar PDP, ya ɗage lokutan da ya shirya gudanar da wasu zaɓukan fid da gwani na jam’iyyar kafin babban zaɓe na 2023.

Wata sanarwa daga Sakataren Yaɗa Labarai na Ƙasa, Debo Ologunagba, ta ce, za a gudanar da zaɓukan kujerar gwamna ranar Litinin, 23 ga watan Mayun 2022, yayin da za a yi na sanatoci ranar Asabar, 21 ga Mayun.

Zaɓukan ‘yan majalisar wakilai za su gudana ranar Juma’a, 20 ga Mayu, sai kuma na ‘yan majalisar jiha da za a yi Laraba, 18 ga watan na Mayu. Haka nan an ɗage taron zaɓar wakilai wato daliget a dukkan ƙananan hukumomi na ƙasa amma sai nan gaba za a faɗi ranar gudanar da su.

Sai dai sauyin bai shafi zaɓen fid da ɗan takarar shugaban ƙasa ba, wanda tun farko aka tsara yin sa ranar 28 zuwa 29 ga Mayu.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp