fidelitybank

PDP ta nada Sanata La’ah a matsayin bulaliyar majalisa

Date:

Jam’iyyar PDP ta zabi Sanata Danjuma La’ah (PDP-Kaduna) a matsayin mataimakin mai wakiltan marasa rinjaye na majalisar dattawa.

Hakan na kunshe ne a cikin wata wasika mai dauke da sa hannun sakataren jam’iyyar PDP na kasa, Sanata Samuel Anyawu zuwa ga shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan kuma aka karanta a zauren majalisar ranar Laraba.

Mista Anyawu ya ce, an zabi La’ah ne domin maye gurbin tsohon bulaliyar majalisa na marasa rinjaye, Sanata Ibrahim Danbaba wanda ya koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Muna fatan tabbatar da zaben Sanata Danjuma La’ah da jam’iyyar People’s Democratic Party (PDP) Majalisar Dattawa ta yi, domin cike gurbin kujerar dan majalisar dattawa.

“Nadin La’ah ya biyo bayan sauya sheka da Sen. Ibrhaim Danbaba tsohon mataimakin jam’iyyar PDP ya yi zuwa APC.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp